Abdel Salam Haroun
![]() | |
---|---|
![]() | |
Rayuwa | |
Haihuwa | Alexandria, 18 ga Janairu, 1909 |
ƙasa |
Daular Usmaniyya Sultanate of Egypt (en) ![]() Kingdom of Egypt (en) ![]() Republic of Egypt (en) ![]() United Arab Republic (en) ![]() Misra |
Harshen uwa | Larabci |
Mutuwa | 16 ga Afirilu, 1988 |
Ƴan uwa | |
Ƴan uwa |
view
|
Karatu | |
Harsuna | Larabci |
Sana'a | |
Sana'a | Masanin tarihi |
Muhimman ayyuka |
Muʻjam Maqāyīs al-lughah (Dār al-Fikr lil-Ṭibāʻah wa-al-Nashr wa-al-Tawzīʻ, 1399h) (en) ![]() Q115624808 ![]() Jamharat ansāb al-ʻArab (Dār al-Maʻārif al-Qāhirah, 2010) (en) ![]() Nawādir al-Makhṭūṭāt (Maṭbaʻat Muṣṭafá al-Bābī al-Ḥalabī, 1393h) (en) ![]() al-Kitāb (Maktabat al-Khānjī, 1408h) (en) ![]() Khizānat al-adab wa-lubb Lubāb Lisān al-ʻArab (Maktabat al-Khānjī, 1418h) (en) ![]() Abyāt al-istishhād (Maṭbaʻat Muṣṭafá al-Bābī al-Ḥalabī, 1393h) (en) ![]() al-Rasāʼil (Maktabat al-Khānjī, 1384h) (en) ![]() |
Kyaututtuka | |
Mamba |
Academy of the Arabic Language in Cairo (en) ![]() |
ʿAbd al-Salām ibn Muḥammad Hārūn (Janairu 18, 1909 -Afrilu 16, 1988) yana ɗaya daga cikin shahararrun masu bincike na al'adun Larabawa a ƙarni na ashirin.
Rayuwarsa
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Abd al-Salam Harun a Alexandria a ranar 18 ga watan Janairu, 1909, ya fito daga cikin ahalin da ke sha'awar kimiyya da al'adu. Ya shiga Al-Azhar bayan ya kammala haddace Alkur'ani mai girma, da kuma koyon ka'idojin karatu da rubutu haka-zalika ya ci gaba da yin fice a sabgar karatunsa. Har zuwa lokacin ya shiga Dar al-Ulum (Gidan Kimiyya), inda ya kammala a shekarar 1945.
Ayyuka
[gyara sashe | gyara masomin]Haron ya buga littattafai da yawa kamar Matn ibn Shuja'a, Khizanat al-Adab by al-Baghdadi, Kitab Al-Hayawan, Kitab Al'Bayan wa'l-Tabyin, da ma sauran littattafai da dama.[1]
Girmamawa
[gyara sashe | gyara masomin]Abd al-Salam Harun an ba shi lambar yabo ta King Faisal International Award [2] a shekarar 1981 saboda kokarin da ya yi na binciken littattafan al'adun gargajiya, yayin da aka zaɓe shi a matsayin Babban sakatare a Kwalejin Harshen Larabci a birnin Alkahira a shekarar 1984.
Mutuwa
[gyara sashe | gyara masomin]Haroun ya rasu ranar 16 ga watan Afrilun 1988.[3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "King Faisal Prize | Professor Abd Al Salam Harun" (in Turanci). Retrieved 2019-02-10.
- ↑ "جائزة الملك فيصل | البروفيسور عبد السلام محمد هارون" (in Larabci). Retrieved 2019-02-10.
- ↑ غريب, ياسر. "عبد السلام هارون.. في صحبة الجاحظ والمعري". alaraby (in Larabci). Retrieved 2019-02-10.
- CS1 Turanci-language sources (en)
- CS1 Larabci-language sources (ar)
- Wikipedia articles with BNF identifiers
- Wikipedia articles with GND identifiers
- Wikipedia articles with ISNI identifiers
- Wikipedia articles with LCCN identifiers
- Wikipedia articles with NTA identifiers
- Wikipedia articles with SUDOC identifiers
- Wikipedia articles with VIAF identifiers
- Wikipedia articles with WorldCat-VIAF identifiers
- Masana Tarihi a Afrika
- Mutane daga Alexandria
- Mutuwan 1988
- Haifaffun 1909