Abdelhadi Boutaleb
Appearance
![]() | |||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|
← Abdelkrim al-Khatib (en) ![]() ![]()
| |||||||
Rayuwa | |||||||
Haihuwa | Fas, 23 Disamba 1923 | ||||||
ƙasa | Moroko | ||||||
Mutuwa | Rabat, 16 Disamba 2009 | ||||||
Karatu | |||||||
Makaranta | Jami'ar al-Karaouine | ||||||
Harsuna |
Larabci Faransanci Turanci | ||||||
Sana'a | |||||||
Sana'a | Mai wanzar da zaman lafiya, ɗan siyasa da marubuci | ||||||
Employers |
University of Hassan II Casablanca (en) ![]() | ||||||
Mamba |
Academy of the Kingdom of for Royaume (en) ![]() | ||||||
Imani | |||||||
Jam'iyar siyasa |
Democratic Independence Party (en) ![]() |
Farfesa Abdelhadi Boutaleb, (an haife shi ranar 23 ga watan Disamba, 1923) a Fez na kasar Morocco yakasance shahararran mai ilimi ne a ƙasar Morocco.
Iyali
[gyara sashe | gyara masomin]Yana da mata da yarinya daya da maza biyu.
Karatu da aiki
[gyara sashe | gyara masomin]Yayi Jamian Al Qarnwiyin, Rabat, farfesa a fannin Arabic History and Literature, wanda ya koyar da yarima Moulay Hassan da yarima Moulay Abdallah, wanda yasamar da kungiyar Democratic Party of Independence, 1944-51, minister na Labour and Social Affairs.[1]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Africa who's who (2nd ed ed.). London: Africa Books Ltd. 1991. ISBN 0-903274-17-5. OCLC 24954393. Empty citation (help): p,p, 200-315|edition= has extra text (help)