Abdulkarim Lawan
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan siyasa |
Abdulkarim Lawan ɗan siyasan Najeriya ne. A yanzu haka yana wakiltar mazabar Guzamala a majalisar dokokin jihar Borno kuma yana rike da mukamin kakakin majalisar. Shi ne kuma wanda ya fi kowa dadewa kan karagar mulki a tarihin Najeriya, wanda ya rike mukamin tun 2012.[1][2][3][4]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Idowu, Kayode (2022-02-09). "Borno Speaker, Abdulkarim Lawan, marks 10 years in office". Punch Newspapers. Retrieved 2025-01-07
- ↑ Bankole, Idowu (2023-06-26). "Longest Serving Speaker: What I'll do in my 4th tenure in Borno — Lawan". Vanguard News. Retrieved 2025-01-07
- ↑ Borno Speaker, Lawan Urges FG To Acquire New Aircraft For Shettima – Independent Newspaper Nigeria". 2024-10-27. Retrieved 2025-01-07
- ↑ Galadima, Atiku (2023-06-13). "Lawan emerges Borno Speaker for fourth consecutive term". Tribune Online. Retrieved 2025-01-07