Abdullahi Idris Garba
11 ga Yuni, 2019 - District: Kontagora/Wushishi/Mariga/Mashegu
ga Yuni, 2015 - District: Kontagora/Wushishi/Mariga/Mashegu
| |||||||
| Rayuwa | |||||||
| Haihuwa | Kontagora, 1975 (49/50 shekaru) | ||||||
| ƙasa | Najeriya | ||||||
| Harshen uwa | Hausa | ||||||
| Karatu | |||||||
| Harsuna |
Turanci Hausa Pidgin na Najeriya | ||||||
| Sana'a | |||||||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||||||
| Imani | |||||||
| Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress | ||||||
Hon. Abdullahi Idris Garba dan siyasar Najeriya ne. Shi dan majalisar wakilai ne na tarayya (Nigeria), mai wakiltar mazabar tarayya ta Kontagora / Wushishi / Mariga / Mashegu.[1]
Rayuwar farko da Ilimi
[gyara sashe | gyara masomin]An haife shi a ranar 6 ga watan Satumba, a shekara ta alif dari tara da saba'in da biyar (1975)Miladiyya,(A.c).Shi dan asalin jihar Neja ne daga karamar hukumar Kontagora.[2]
Ya yi karatun firamare a Baptist Primary School. Sannan ya wuce Makarantar Sakandaren Gwamnati inda ya yi karatunsa na Sakandare. Ya yi karatu a Jami'ar Ahmadu Bello Zaria, sannan ya wuce Jami'ar Abuja. Kafin zama dan majalisar wakilai, ya kasance jami'in kula da dabbobi daga Shekarar 1992 zuwa 2006.[3][4]
Kafin zama dan majalisar wakilai, ya kasance jami'in kula da dabbobi daga shekara ta ( 1992 zuwa 2006).[3][5]
Siyasa
[gyara sashe | gyara masomin]Abdullahi Idris Garba ya fara siyasa ne a lokacin da aka zabe shi a matsayin dan majalisar wakilai daga a shekara ta ( 2007 zuwa 2011) sannan ya sake samun wani wa’adi a shekara ta (2011 zuwa 2015).
A zaben shekara ta (2015) ya sake tsayawa takarar majalisar wakilai ta tarayya a karkashin jam’iyyar APC.[6]
Ya zuwa yanzu, Abdulahi Idris Garba yana cikin mamba mafi tsufa a majalisar wakilai ta tarayya.
Sha'awar Doka:
Ilimi, Sufuri da Ayyuka
Membobin Kwamitin Majalisa da Shugabanci
Wakilin Tarayya a Majalisar Wakilai daga watan Mayu a shekara ta 2011 zuwa Mayu 2019
Mataimakin Shugaban Kwalejojin Noma da Kwamitin Cibiyoyin Noma (Reps) daga watan Yuni a shekara ta 2015 zuwa Mayu 2019.[7]
Shugaban Kwamitin Jama'a (Reps) har zuwa watan Mayu a shekara ta 2015
Memba na Kwamitin a Kwamitin Jirgin Sama (Reps) har zuwa watan Mayu shekara ta 2015.
Memba na Kwamitin a Tsaron Ruwa, Ilimi da Kwamitin Gudanarwa (Reps) har zuwa watan Mayu a shekara ta 2015.
Shugaban a Babban Birnin Tarayya (Reps) daga watan Yuli a shekara ta 2019 har zuwa yau.[8]
Nassoshi
[gyara sashe | gyara masomin]Rayuwar farko da Ilimi
[gyara sashe | gyara masomin]An haife shi a ranar 6 ga Satumba 1975. Shi ɗan asalin Jihar Nijar ne daga Karamar Hukumar Kontagora . [9]
Yayi karatunshi na firamare a makarantar firamare ta Baptist . Daga nan sai ya tafi Makarantar Sakandare ta Gwamnati don karatun sakandare,[3] domin karatun babban mataki yayi karatu a Jami'ar Abuja .
Tun Kafin ya zama memba na Majalisar Wakilai, ya kasance ɗan kasuwa [3][10]
- ↑ "Public offices held by Abdullahi Idris Garba in Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2022-05-22.
- ↑ "Tribunal also upheld the election of Hon. Abdullahi Idris Garba of the CPC as member representing". Vanguard.
- ↑ 3.0 3.1 3.2 3.3 Nigeria, Media (2018-06-06). "Biography Of Abdullahi Garba". Media Nigeria (in Turanci). Archived from the original on 2020-08-12. Retrieved 2020-05-10. Cite error: Invalid
<ref>tag; name ":1" defined multiple times with different content - ↑ "Group disagrees with Hon. Garba over election case claims". Vanguard News (in Turanci). 2019-02-05. Retrieved 2022-02-21.
- ↑ "Group disagrees with Hon. Garba over election case claims". Vanguard News (in Turanci). 2019-02-05. Retrieved 2022-02-21.
- ↑ "Official AIG Website". repabdullahiidrisgarba.com (in Turanci). Retrieved 2018-06-29.[permanent dead link]
- ↑ "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". www.nassnig.org. Archived from the original on 2019-10-24. Retrieved 2020-05-24.
- ↑ npa2016. "Board". Nigerian Ports Authority (in Turanci). Archived from the original on 24 October 2019. Retrieved 2020-05-24.
- ↑ "Tribunal also upheld the election of Hon. Abdullahi Idris Garba of the CPC as member representing". Vanguard.
- ↑ "Group disagrees with Hon. Garba over election case claims". Vanguard News (in Turanci). 2019-02-05. Retrieved 2022-02-21.
- Articles with hCards
- Ƴan siyasan Najeriya
- Rayayyun mutane
- Haihuwan 1975
- Pages with reference errors
- CS1 Turanci-language sources (en)
- All articles with dead external links
- Articles with dead external links from June 2025
- Articles with invalid date parameter in template
- Articles with permanently dead external links