Abdullahi Kalambaina
Appearance
11 ga Yuni, 2019 - District: Kware/Wamakko | |||
| Rayuwa | |||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
Alhaji Abdullahi Kalambaina, dan siyasar Najeriya ne a karkashin jam'iyyar APC. Yana wakiltar mazabar tarayya ta Kware/Wamakko ta jihar Sokoto a majalisar wakilai, a 2019.[1] An zabe shi ne a karkashin jam’iyyar APC.[2]