Jump to content

Abdullahi Umar Faruk

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abdullahi Umar Faruk
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

5 ga Yuni, 2007 -
District: Bunza/Birnin Kebbi/Kalgo
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Abdullahi Umar Faruk ɗan siyasar Najeriya ne daga jihar Kebbi, an haife shi a watan Maris ɗin shekarar 1963. Ya taɓa zama ɗan majalisar tarayya mai wakiltar mazaɓar tarayya ta Birnin Kebbi/Kalgo/Bunza daga shekara ta 2003 zuwa 2007 da kuma a 2007 zuwa 2011, a matsayin dan jam'iyyar All Nigeria Peoples Party (ANPP). Ya wakilci Toungo a Majalisar Dokokin Jiha a 2019. [1] [2] [3]

  1. "The House of Representatives, Federal Republic of Nigeria". 2007-12-21. Archived from the original on 21 December 2007. Retrieved 2025-01-08.
  2. "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2025-01-08.
  3. "House of Representatives Member | Honourable Abdullahi Faruk". 2007-10-20. Archived from the original on 20 October 2007. Retrieved 2025-01-08.