Abdulraheem amoo Oladimeji
| Rayuwa | |
|---|---|
| Sana'a |
AbdulRaheem Amoo Oladimeji, OFR, FNAEAP ɗan kasuwa ɗan Najeriya kuma masanin ilimi, kuma wanda ya kafa Abdur-Raheem Oladimeji Islamic Foundation (AROIF), Nigeria - wanda daga baya ya zama babban mai mallakar Jami'ar Al-Hikmah.[1][2]
Tarihi
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Oladimeji, a ranar 8 ga Yuni, 1938 a Igbaja, karamar hukumar Ifelodun a jihar Kwara, Najeriya. inda mahaifinsa, Malam, Yusuf Oladimeji, mafarauci ne, manomi kuma mai sana'ar ganye, mahaifiyarsa kuma mai kiwon kaji ce.[1][3]
Sanannun cibiyoyi
[gyara sashe | gyara masomin]Alhaji Raheem Oladimeji and Sons Ltd: Suke shigo da bindigogi da alburusai. Universal Chemical and Explosives Company Ltd: Kera da shigo da sinadarai da abubuwan fashewa don masana'antu daban-daban. Kamfanin Dynaco Nigeria Ltd: Yana fitar da sarrafa duwatsu masu daraja.A. Oladimeji Agriculture Ltd: Yana shiga aikin noma, sarrafa abinci, kiwon kaji, kiwon dabbobi, da kamun kifi. Alhaji Rabi Allahu and Sons Ltd: Yana samar da ayyukan gine-gine da lantarki. Jami’ar Al-Hikmah wadda aka kafa ta a shekarar 2005.[4]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "The Founder – Al-Hikmah University, Ilorin – Learning for Wisdom and Morality". Retrieved 2025-06-11.
- ↑ Abuja, Tony Akowe (2025-01-31). "Al-Hikmah University confers honorary doctorate on Speaker Abbas". The Nation Newspaper. Retrieved 2025-06-11
- ↑ "How I established Al-Hikmah university with no formal education – Oladimeji - Daily Trust". https://dailytrust.com/. 2022-10-08. Retrieved 2025-06-11. {{cite web}}: External link in |website= (help)
- ↑ Adewole, Segun (2025-01-08). "Zulum preaches hard work, humility at Al-Hikmah varsity's 20th anniversary". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News. Retrieved 2025-06-11.