Jump to content

Abubakar Hassan Nalaraba

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abubakar Hassan Nalaraba
Rayuwa
Sana'a

Abubakar Hassan Nalaraba ɗan siyasan Najeriya ne a yanzu haka ya zama ɗan majalisar wakilan Najeriya mai wakiltar mazaɓar Awe, Doma da Keana a jihar Nassarawa a majalisar wakilai ta 10. [1] [2] [3]

Shi ne shugaban kwamitin majalisar kan bada tallafi, lamuni da kula da basussuka (Nigeria).

  1. "Why I am backing Betara - Nasarawa lawmaker". The Nation Newspaper (in Turanci). 2023-05-19. Retrieved 2024-12-22.
  2. David (2023-02-27). "Nasarawa poll: APC's Nalaraba wins Awe/Doma/Keana". The Sun Nigeria (in Turanci). Retrieved 2024-12-22.
  3. Nseyen, Nsikak (2023-02-27). "Election result: APC's Rep Nalaraba wins for 2nd term in Nasarawa". Daily Post Nigeria (in Turanci). Retrieved 2024-12-22.