Adabah Christian
Appearance
ga Yuni, 2015 - ga Yuni, 2019 District: Ado/Obadigbi/Okpokwu | |||
| Rayuwa | |||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Karatu | |||
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
| Imani | |||
| Jam'iyar siyasa | Peoples Democratic Party | ||
Adabah Christian dan siyasan Najeriya ne kuma dan majalisa daga garin Otukpa da ke karamar hukumar Ogbadibo a jihar Benue a Najeriya. An haife shi a watan Disamba 1965.[1]
Sana'a da rayuwar siyasa
[gyara sashe | gyara masomin]A shekarar 2015, Adabah Christian ya tsaya takarar kujerar majalisar wakilai, mai wakiltar mazabar Ado/Ogbadibo/Opkokwu a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) kuma ya yi nasara. Wa'adinsa ya kasance daga 2015 zuwa 2019.[2][3] Wannan shi ne karon farko da PDP ta yi nasara a mazabar.[4] Nasarar tasa ta biyo bayan hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke kan dan majalisa Hassan Saleh.[5]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Hon. Christian Adabah biography, net worth, age, family, contact & picture". www.manpower.com.ng. Retrieved 2024-12-26
- ↑ Nigeria, Aziza (2022-05-16). "Benue State National Assembly with Their Representatives". Aziza Goodnews. Retrieved 2024-12-26
- ↑ Nigeria, Media (2018-06-11). "Biography Of Adabah Christian". Media Nigeria. Retrieved 2024-12-26
- ↑ Nation, The (2015-01-27). "PDP wins first Rep seat in Benue". The Nation Newspaper. Retrieved 2024-12-26.
- ↑ Dogara's dilemma over 'two friends' claiming Benue Rep seat – Daily Trust". dailytrust.com. 4 May 2016. Retrieved 2024-12-26