Ahmad Sani Muhammad
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | 26 Oktoba 1975 (50 shekaru) |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan siyasa |
Ahmad Sani Muhammad (an haife shi ranar 26 ga Oktoba 1975) ɗan siyasan Najeriya ne a halin yanzu yana wa'adinsa na farko a majalisar wakilai, mai wakiltar mazabar Bakura/Maradun a jihar Zamfara.[1]
Rayuwar farko da aikin siyasa
[gyara sashe | gyara masomin]Muhammad da ne ga Ahmad Sani Yerima, gwamnan farar hula na farko a jihar Zamfara a Najeriya.[2]
An zabe shi a shekarar 2023 zuwa majalisar wakilai a matsayin dan jam’iyyar All Progressives Congress (APC).[3][4][5]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "National Assembly - Federal Republic of Nigeria - Sani Ahmad". nass.gov.ng. 2023. Archived from the original on 2025-01-07. Retrieved 2025-01-07
- ↑ Abdallah, Nuruddeen M. (2023-02-26). "Yarima's son wins House of Reps seat in Zamfara". 21stcenturychronicle.com. Archived from the original on 2023-03-19. Retrieved 2025-01-07
- ↑ "2023 Zamfara State House of Representatives election results". eduweb.com.ng. 2023. Archived from the original on 2024-07-10. Retrieved 2025-01-07.
- ↑ 10th National Assembly Members - Ahmad Sani Muhammad". orderpaper.ng. 2024. Archived from the original on 2025-01-07. Retrieved 2025-01-07
- ↑ "Legislator Details - Ahmad Sani Muhammad". www.constrack.ng. 2023. Archived from the original on 2025-01-07. Retrieved 2025-01-07