Jump to content

Ahmed Haladu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ahmed Haladu
Rayuwa
Haihuwa Disamba 1961 (63 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Ahmed Haladu daga jihar Kano a Najeriya, dan siyasa ne da ya wakilci mazabar Bichi a majalisar wakilai ta kasa a matsayin dan majalisar wakilai. An zabe shi a dandalin jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP) kuma ya yi aiki daga 2003 zuwa 2007.[1][2]

Rayuwar farko da ilimi

[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Ahmed Haladu a watan Disamba 1961 a jihar Kano, Najeriya. Ya samu takardar shedar ilimi ta kasa, Kwalejin Ilimi ta Jihar Kano.

Ya yi aiki a matsayin dan majalisar dokokin Najeriya, mai wakiltar majalisar wakilai daga 2003 zuwa 2007.[2]

  1. "House of Representatives Member | Honourable Ahmed Haladu". web.archive.org. 2007-10-20. Retrieved 2025-01-05
  2. 2.0 2.1 "The House of Representatives, Federal Republic of Nigeria". web.archive.org. 2007-12-21. Retrieved 2025-01-05.