Jump to content

Ahmed Hassan Gabobe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ahmed Hassan Gabobe
Dan kasan Somalia

 

Ahmed Hassan Gabobe ya kasance ɗan siyasan Somaliya ne . Ya kasance daga cikin dangin Bimal na Dir. Ya kasance Ministan Shari'a da Harkokin Addini na Kasar Somaliya, bayan da Firayim Minista Omar Abdirashid Ali Sharmarke ya nada shi a matsayin a ranar 27 ga watan Janairun, 2015.