Ahmed Mostafa (dan wasan ƙwallon ƙafa, an haife shi a shekara ta 1987)
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Misra, 8 Satumba 1987 (38 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Misra | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Harshen uwa |
Egyptian Arabic (en) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Karatu | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Harsuna |
Larabci Egyptian Arabic (en) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga tsakiya | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Ahmed Mostafa ( Larabci: أحمد مصطفى ), ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Masar wanda a halin yanzu yake bugawa ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Masar ta biyu wato Ittihad El Shorta .
Sana'a
[gyara sashe | gyara masomin]A ranar 20 ga watan Yuni a shekarr 2010, Wadi Degla, sabuwar ƙungiyar da aka haɓaka zuwa Gasar Firimiya ta ƙasar Masar, ta sanar ta hanyar rukunin yanar gizon ta na rattaba hannu kan Mostafa.[1] Ya sanya hannu kan yarjejeniyar lamuni na shekara guda. A cikin watan Agustan 2012, Mostafa ya shiga Tala'ea El-Gaish SC .
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Wadi Degla Signs New Players" Archived 2010-06-26 at the Wayback Machine. Wadi Degla Official Website, 2010-06-20. Retrieved on 20 June 2010.
Hanyoyin haɗi na waje
[gyara sashe | gyara masomin]- Ahmed Mostafa at FootballDatabase.eu