Alban Sabah
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Kpalimé, 22 ga Yuni, 1992 (33 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Jamus | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Karatu | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Harsuna | Jamusanci | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga baya | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Alban Sabah (an haife shi ranar 22 ga watan Yuni 1992) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Togo[1] wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasa mai tsaron baya ga ƙungiyar rukuni ta 4 na Jamus FSV Frankfurt.[2] Yana kuma rike da shaidar zama dan kasar Jamus.
Sana'a
[gyara sashe | gyara masomin]
An haifi Sabah a Kpalime. Ya buga wasansa na farko a Schalke 04 lokacin da ya tafi Isra'ila don wasan kungiyoyin na Europa League da kungiyar Maccabi Haifa ta Premier League inda Schalke ta ci 3-1. [3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]Hanyoyin haɗi na waje
[gyara sashe | gyara masomin]- Alban Sabah at fussballdaten.de (in German)
- Alban Sabah at National-Football-Teams.com
- Alban Sabah at Soccerway