Alhassan Dantata

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Alhassan Dantata
Rayuwa
Haihuwa Bebeji, 1877
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Mutuwa Kano, 17 ga Augusta, 1955
Ƴan uwa
Yara
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Larabci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan kasuwa
Imani
Addini Musulunci

Alhassan DantataAbout this soundAlhassan Dantata , an haife shi ne a garin Bebeji dake jihar Kano a shekara ta alif 1877 miladiya kuma ya mutu a ranar 15 ga watan Augustan shekarata alif 1955, shahararren dankasuwa ne a arewacin Najeriya wanda ke sayar da goro da gyada.[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
  1. https://www.thehistoryville.com/alhassan-dantata/