Amadou Sabo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Amadou Sabo
Rayuwa
Haihuwa 30 Mayu 2000 (23 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Mahamadou Amadou Sabo (an haife shi aranar 30 ga Satan Mayun shekara ta 2000) a Nijar dan kwallo ne wanda a halin yanzu yake taka leda a matsayin dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Club din Africain .

Aikin duniya[gyara sashe | gyara masomin]

An fara kiransa zuwa ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijar a watan Nuwamba na shekarata 2019, amma ya cigaba da zama a kan benci. Ya fara buga wa tawagar wasa a ranar 5 ga Yunin shekarata 2021 a wasan sada zumunci da kasar Gambia.

Ƙididdigar sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

Kulob[gyara sashe | gyara masomin]

As of 23 August 2021.[1]
Kulob Lokacin League Kofi Nahiyar Sauran Jimlar
Raba Ayyuka Goals Ayyuka Goals Ayyuka Goals Ayyuka Goals Ayyuka Goals
Bizertin 2020–21 CLP-1 22 5 0 0 0 0 0 0 22 5
Jimlar aiki 22 5 0 0 0 0 0 0 22 5

Kasashen duniya[gyara sashe | gyara masomin]

As of matches played 16 June 2020.[2]
Bayyanar da burin ƙwallon ƙasa da shekara
Ƙungiya ta ƙasa Shekara Ayyuka Goals
Nijar 2021 2 0
Jimlar 2 0

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Amadou Sabo at Soccerway
  2. Amadou Sabo at National-Football-Teams.com