Amina Oyiza Bello

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Amina Oyiza Bello
Rayuwa
Haihuwa Jihar Kogi, 2 ga Afirilu, 1978 (46 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƴan uwa
Abokiyar zama Yahaya Bello
Karatu
Makaranta University of Leicester (en) Fassara
Jami'ar Obafemi Awolowo
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a Lauya, ɗan kasuwa da humanitarian (en) Fassara
Imani
Addini Musulunci

Amina Oyiza Bello, née Yakubu (an haife ta 2 ga watan Afrilun shekarar 1978) lauya ce, mai son taimakon jama'a, kuma matar farko ga Yahaya Bello, gwamnan jihar Kogi. Ita ce shugabar kamfanin Fairplus International, wacce ta kafa gidauniyar Hayat, 'yar kasuwa, kuma yar agaji.[1]

Farkon rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Dangi[gyara sashe | gyara masomin]

Ita ce ta biyu a cikin 'yan uwa takwas.

Karatu[gyara sashe | gyara masomin]

Amina ta halarci jami’ar Obafemi Awolowo a Najeriya, inda ta karanci Shari’a. Kuma ta samu digirinta na LLB.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

 

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2017-11-13. Retrieved 2021-05-31.