Jump to content

Ansar Ibrahim

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ansar Ibrahim
Rayuwa
Haihuwa Baa Atoll (en) Fassara, 25 ga Faburairu, 1995 (31 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Ansar Ibrahim (an haife shi a ranar 25 ga watan Fabrairun shekara ta 1995), wanda ake kira Anko, ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne, na ƙasar Maldivian [1] wanda ke buga wa Ƙungiyar Dhivehi League Eagles FC da ƙungiyar ƙwallon Maldives . Shi dan wasan tsakiya ne mai kai hari. An haife shi a garin Thulhaadhoo, Maldives . Ya fara bugawa ƙungiyar kwallon ƙafa ta Maldives wasa a cikin shekarar 2015. Inda Ya zira kwallaye da yawa ga Club Eagles kuma yana ɗaya daga cikin mafi kyawun matasa a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Maldives.

  1. "Ansar Ibrahim". soccerway.com. Retrieved 2015-12-24.

Hanyoyin Haɗin waje

[gyara sashe | gyara masomin]