Anthony Anwuka
Anthony Anwuka | |||
---|---|---|---|
11 Nuwamba, 2015 - 28 Mayu 2019 - Chukwuemeka Nwajiuba (en) → | |||
Rayuwa | |||
Haihuwa | 1951 (72/73 shekaru) | ||
ƙasa | Najeriya | ||
Karatu | |||
Makaranta | University of Sierra Leone (en) | ||
Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya | ||
Sana'a | |||
Sana'a | Malami da marubuci |
Anthony Gozie Anwukah (an haife shi a shekara ta alif dari tara da hamsin 1951A.c) malami ne ɗan Najeriya, farfesa kuma shi ne Ministan Ilimi na Tarayyar Najeriya daga shekara ta 2015 zuwa 2019. Kafin naɗin nasa na yanzu, Anwukah ya taɓa zama mataimakin shugaban jami'ar jihar Imo.[1]
Rayuwa da ilimi[gyara sashe | gyara masomin]
An haifi Anthony G. Anwukah a Oguta, Jihar Imo. Ya karanta Harshen Turanci da Adabi a Kwalejin Fourah Bay, Jami'ar Saliyo a farkon shekarun 1970.
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ "Executives-Ministry of Education". nigeria.gov.ng. Federal Government of Nigeria. Archived from the original on 2017-10-03. Retrieved 3 October 2017.