Audu Idris Umar
Appearance
2011 - 2015 ← Yusuf Suleiman - Rotimi Amaechi →
5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011 District: Gombe Central | |||||
| Rayuwa | |||||
| Haihuwa | Jihar Gombe, 28 Disamba 1959 (66 shekaru) | ||||
| ƙasa | Najeriya | ||||
| Karatu | |||||
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya | ||||
| Sana'a | |||||
| Sana'a | ɗan siyasa da minista | ||||
| Imani | |||||
| Jam'iyar siyasa | Peoples Democratic Party | ||||
Abdullahi Idris Umar tsohon Sanata ne wanda yake wakiltar mazabar Gombe ta Tsakiya ta Jihar Gombe, Najeriya . Ya hau mulki a ranar 29 ga Mayu 2007 a karkashin Jam'iyyar People Democratic Party (PDP). [1]
Rayuwa ta farko da ilimi
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Umar a ranar 28 ga watan Disamba 1959. Ya samu digirin digirgir (LL.B Hon.). Ya yi makarantar koyon aikin lauya ta Najeriya, Victoria Island, Legas. An nada shi mashawarcin jiha a ma’aikatar shari’a ta Bauchi.
Ayyukan siyasa
[gyara sashe | gyara masomin]- Majalisar Wakilai, Yamaltu deba 1999-2003
- Majalisar Wakilai, Yamaltu deba 2003-2007
- Sanata Gombe na tsakiya, 2007-2011
- Ministan sufuri, 2011-2015 [2] [3][4]
- ↑ "Sen. Audu Idris Umar". National Assembly of Nigeria. Archived from the original on 2016-03-03. Retrieved 2010-06-12.
- ↑ "Public offices held by Audu Idris Umar in Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2022-10-26.
- ↑ Tukur, Sani (2016-01-23). "Former Minister denies fleeing to Dubai, owning property there". Premium Times Nigeria (in Turanci). Retrieved 2022-10-26.
- ↑ "Abdullahi Idris Umar Archives". Tribune Online (in Turanci). Retrieved 2022-10-26.