Barnaba Bak Chol
Appearance
|
| |
| Rayuwa | |
| Karatu | |
| Harsuna | Turanci |
| Sana'a | |
Barnaba Bak Chol (an haife shi a ranar 18 ga watan Nuwamba, 1982) shi ne tsohon Ministan Kudi da Shirye-shiryen Tattalin Arziki na Jamhuriyar Sudan ta Kudu . Wanda yafaru rike mukamin ne daga ranar 3 ga watan Agusta, shekarar 2023 zuwa 15 ga watan Maris, shekarar 2024.
Tushen Iliminsa
[gyara sashe | gyara masomin]Barnaba Bak Chol yana da digiri na biyu a Fannin gudanar da Kasuwanci tare da babban matsayi a fannin kudi daga Jami'ar Kasa da Kasa ta Amurka dake Kasar Kenya .