Blessing Nsiegbe
Blessing Nsiegbe | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Jihar rivers, 18 Satumba 1965 (58 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Karatu | |
Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a | ɗan siyasa |
Imani | |
Jam'iyar siyasa | Peoples Democratic Party |
Nsiegbe Blessing Ibibia (an haifeta ranar 18 ga watan Satumba, 1965). yar siyasa ce ta Jam'iyyar Democrat daga jihar Ribas, Najeriya. kuma 'yar majalisar wakilan Najeriya ce daga mazabar tarayya ta Fatakwal II.[1] Ta ci zabe a majalisar wakilai ta tarayya a zaɓen shekara ta 2015, amma an kai karan zaɓen a kotu. An sake zaben a 2016 kuma ta sake samun nasara cin zaben.[2]