Edgar André

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Edgar André
Rayuwa
Haihuwa Sion (en) Fassara, 28 ga Yuni, 1999 (24 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  FC Sion (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Edgar Antonio André (an haife shi a ranar 28 ga watan Yuni 1999) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta FC Sion ta Switzerland. An haife shi a Switzerland, yana wakiltar tawagar kasar Angola.

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

André ya fara wasansa na farko na ƙwararru tare da kulob ɗin Sion a cikin rashin nasara da ci 3-1 na Swiss Super League zuwa Luzern 20 Oktoba 2019.[1]

A ranar 30 ga watan Agusta 2021, ya koma kulob ɗin Bellinzona a matsayin aro.[2]

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

An haife shi a Switzerland, André dan asalin Angola ne.[3] André ya fara buga wasansa na farko a babban kungiyar kwallon kafa ta Angola a ranar 13 ga watan Oktoba 2020 a matsayin ɗan canji minti na 66 a yayin wasan sada zumunci da kasar Mozambique. [4]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Luzern vs. Sion - 20 October 2019 - Soccerway" . int.soccerway.com .
  2. "ANDRÉ EDGAR ALL'ACB FINO A FINE STAGIONE" (in French). Bellinzona. 30 August 2021. Retrieved 20 October 2021.
  3. SA, IOMEDIA. "Edgar André Antonio, la montée en puissance d'un vrai sédunois" . FC Sion.
  4. Error:No page id specified on YouTube