Edward Percy Masha
Appearance
![]() | |
---|---|
Rayuwa | |
Sana'a | |
Sana'a | ɗan siyasa |
Edward Percy Masha ɗan siyasan Najeriya ne wanda ya taɓa rike muƙamin kwamishinan albarkatun ruwa a jihar Kaduna a zamanin gwamnatin Ahmed Mohammed Makarfi. A watan Satumbar 2024 ne aka zaɓe shi a matsayin sabon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Kaduna. [1] [2] [3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Sabiu, Muhammad (2024-09-22). "Kaduna ex-commissioner, Masha, emerges PDP chairman". Tribune Online (in Turanci). Retrieved 2025-01-08.
- ↑ Kaduna, AbdulGafar Alabelewe (2024-09-22). "Former Kaduna commissioner emerges as PDP chairman". The Nation Newspaper (in Turanci). Retrieved 2025-01-08.
- ↑ "Ex-commissioners emerge Kaduna PDP chair, secretary - Daily Trust". Daily Trust (in Turanci). 2024-09-22. Retrieved 2025-01-08.