Jump to content

Ellen Gwaradzimba

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ellen Gwaradzimba
minister of state (en) Fassara

2019 - 15 ga Janairu, 2021
Member of the Senate of Zimbabwe (en) Fassara

Rayuwa
Cikakken suna Ellen Munyoro
Haihuwa Gutu (en) Fassara, 25 Disamba 1960
ƙasa Zimbabwe
Mutuwa Harare, 15 ga Janairu, 2021
Makwanci National Heroes Acre (en) Fassara
Yanayin mutuwa Sababi na ainihi (Koronavirus 2019)
Karatu
Makaranta University of Zimbabwe (en) Fassara
Jami'ar Fort Hare
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa ZANU-PF

Ellen Gwaradzimba (née Munyoro; 25 Disamba 1960-15 Janairu 2021) 'yar siyasar Zimbabwe ce.[1]

Ta yi aiki a matsayin memba na Majalisar Dattawan Zimbabwe kuma a matsayin ministar harkokin larduna ta lardin Manicaland daga shekarun 2018 har zuwa rasuwarta a shekarar 2021.[2]

Gwaradzimba ta mutu ne a ranar 15 ga watan Janairu, 2021, wacce ta kamu da cutar ta COVID-19 yayin ɓarkewar cutar COVID-19 a Zimbabwe, a wani asibiti mai zaman kansa a Harare. [2] Shugaba Emmerson Mnangagwa ne ya ayyana Gwaradzimba a matsayin Jaruma ta Ƙasa. [2]

Tarihin Rayuwa

[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Ellen a gundumar Gutu a shekarar 1960, ta yi makarantar firamare da sakandare a Masvingo. [3] Ta shiga gwagwarmayar neman 'yanci tana da shekaru 16 sannan ta shiga makarantar soja ta Nachigwea da ke Tanzaniya inda ta yi karatun boko.

Ta mutu a ranar 15 ga watan Janairu, 2021 a sakamakon Covid. [4]

  1. https://www.newzimbabwe.com/manicaland-provincial-minister-gwaradzimba-dies-from-covid-19/
  2. 2.0 2.1 2.2 "Malianga, Gwaradzimba declared national heroes". The Sunday Mail. 2021-01-17. Retrieved 2022-01-03. Cite error: Invalid <ref> tag; name ":0" defined multiple times with different content
  3. "Meet Gwaradzimba: The people's person". The Herald (in Turanci). Retrieved 2023-10-28.
  4. "Malianga Gwaradzimba declared national heroes". The Sunday Mail. 17 January 2021. Retrieved 28 October 2023.