Jump to content

Friday Itulah

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Friday Itulah
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Friday Obomezele Itulah ɗan siyasan Najeriya ne, masanin shari'a, kuma tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Edo har sau biyu. Ya wakilci mazabar Esan West, Esan Central, da Igueben tarayya a majalisar wakilai. Dan jam'iyyar PDP ne. Ya yi takara a 2023 Edo Central Primaries amma ya sha kashi a hannun Mike Onolememen.[1][2][3]

  1. Ogunyemi, Ifedayo (2021-03-03). "Ex-Edo Assembly Speaker loses father". Tribune Online. Retrieved 2025-01-06.
  2. Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org. Retrieved 2025-01-06
  3. Nigeria, Guardian (2024-01-04). "Edo 2024: Friday Itulah, Kenneth Ahbulimen step down for Asue Ighodalo". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News. Retrieved 2025-01-06.