Jump to content

Gaɓar Yamma

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Gaɓar Yamma


Suna saboda Yamma
Wuri
Map
 32°00′N 35°21′E / 32°N 35.35°E / 32; 35.35
Territory claimed by (en) Fassara State of Palestine, Isra'ila da Jordan
Ƴantacciyar ƙasaState of Palestine

Babban birni Ramallah
Yawan mutane
Faɗi 2,881,687 (2017)
• Yawan mutane 491.76 mazaunan/km²
Harshen gwamnati Larabci
Labarin ƙasa
Bangare na State of Palestine, Occupied Palestinian territories (en) Fassara, Israeli-occupied territories (en) Fassara, Gabas ta tsakiya da Yammacin Asiya
Yawan fili 5,860 km²
Coastline (en) Fassara 40 km
Wuri a ina ko kusa da wace teku Dead Sea (en) Fassara, Jordan River (en) Fassara da Sea of Galilee (en) Fassara
Wuri mafi tsayi Mount Nabi Yunis (en) Fassara (1,020 m)
Wuri mafi ƙasa Dead Sea (en) Fassara (−437 m)
Sun raba iyaka da
Bayanan tarihi
Ƙirƙira 1949
Muhimman sha'ani
Tsarin Siyasa
• Gwamna Mahmoud Abbas (29 Oktoba 2004)
Ikonomi
Kuɗi new shekel (en) Fassara
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
UTC+02:00 (en) Fassara
UTC+03:00 (en) Fassara
Tsarin lamba ta kiran tarho +970
Lamba ta ISO 3166-2 WBK
Taswirar yankin Gabar Yamma a Ja a cikin ƙasar Falasɗinu da yankin da Isra'ila ta mamaye

Gaɓar Yamma (Larabci|الضفة الغربية) yanki ne da ke Gabashin Tekun Bahar Rum, tsakanin Kogin Jordan da kuma Isra'ila. Yana daga cikin yankunan da ake rikici a kansu tsakanin Falasdinawa da Isra'ila.[1][2] Wannan yanki yana da mahimmanci ta fuskar siyasa, addini, da tarihi a Gabas ta Tsakiya.

Gaɓar Yamma ta kasance ƙarƙashin ikon Jordan daga 1948 zuwa 1967. A shekarar 1967, bayan Yakin kwanaki shida, Isra'ila ta kwace yankin daga Jordan. Tun daga lokacin, yankin ya kasance ƙarƙashin ikon Isra’ila, kodayake Majalisar Ɗinkin Duniya na kallon shi a matsayin ƙasa mai mamaye.[3]

Babban birane

[gyara sashe | gyara masomin]

Gaɓar Yamma na cikin muradun kafa Ƙasar Palasɗinu, inda Falasɗinawa ke neman mulki mai cikakken iko. Sai dai Isra’ila na ci gaba da mamaye wasu sassa da kuma gina matsugunan Yahudawa wanda hakan ke kara dagula al’amura.

Ɗalibai Falasɗinawa a Jami'ar Birzeit a 2016

Gaɓar Yamma na da cibiyoyin ilimi da dama, ciki har da makarantun firamare, sakandire da manyan makarantu. Gwamnatin Rikon Kwarya ta Palasɗinu da hukumomin ƙetare na taimakawa wajen tafiyar da harkokin ilimi a yankin. Har ila yau, akwai jami’o’i masu zaman kansu da na gwamnati da ke bayar da gudunmawa wajen ci gaban ilimi da bincike.

Jerin Jami’o’i a Gaɓar Yamma

[gyara sashe | gyara masomin]

Addini da al’adu

[gyara sashe | gyara masomin]

Yankin na da matsayi na musamman ga addinan Musulunci, Kiristanci da Yahudanci. Wuraren ibada da tarihi da ke yankin na jawo masu ziyara daga sassa daban-daban na duniya.

  1. https://www.bbc.com/hausa/labarai-54829934
  2. https://www.dw.com/ha/ana-ci-gaba-da-samun-hauhawar-tsamari-a-garin-jericho-a-ga%C9%93ar-yamma-bayan-%C9%97aukin-da-dakarun-israila-suka-yi-na-kame-wani-madugun-yan-ta-kifen-falas%C9%97inawa/a-2841027
  3. https://www.bbc.com/hausa/rahotanni-53243306