Gerson Lwenge
Appearance
Gerson Hosea Malangalila Lwenge (an haife shi a ranar 20 ga watan Fabrairun shekarar 1951) ɗan siyasan CCM ne na Kasar Tanzaniya kuma memba ne na majalisar dokoki na mazabar Njombe West tun a shekarar 2010. [1]
Inda Aka Samu Bayanan da aka ambata
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Member of Parliament CV". Parliament of Tanzania. Archived from the original on 21 March 2015. Retrieved 24 February 2013.