Jump to content

Gerson Lwenge

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Gerson Hosea Malangalila Lwenge (an haife shi a ranar 20 ga watan Fabrairun shekarar 1951) ɗan siyasan CCM ne na Kasar Tanzaniya kuma memba ne na majalisar dokoki na mazabar Njombe West tun a shekarar 2010. [1]

Inda Aka Samu Bayanan da aka ambata

[gyara sashe | gyara masomin]
  1. "Member of Parliament CV". Parliament of Tanzania. Archived from the original on 21 March 2015. Retrieved 24 February 2013.