Jump to content

Gerson Lwenge

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Gerson Lwenge
Member of the National Assembly of Tanzania (en) Fassara

29 Oktoba 2015 -
District: Wanging'ombe (en) Fassara
Election: Babban zabe na 2015
Minister of Water and Irrigation (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa Tanganyika Territory (en) Fassara, 20 ga Faburairu, 1951 (75 shekaru)
ƙasa Tanzaniya
Harshen uwa Harshen Swahili
Karatu
Makaranta Jami'ar Dar es Salaam
Harsuna Turanci
Harshen Swahili
Sana'a
Sana'a injiniya, ɗan siyasa da minista
Imani
Jam'iyar siyasa Jam'iyar juyin-juya-hali

Gerson Hosea Malangalila Lwenge (an haife shi a ranar 20 ga watan Fabrairun shekarar 1951) ɗan siyasan CCM ne na Kasar Tanzaniya kuma memba ne na majalisar dokoki na mazabar Njombe West tun a shekarar 2010. [1]

  1. "Member of Parliament CV". Parliament of Tanzania. Archived from the original on 21 March 2015. Retrieved 24 February 2013.