Gidan Gwamnati, Banjul
Appearance
| Gidan Gwamnati, Banjul | |
|---|---|
| Wuri | |
| Ƴantacciyar ƙasa | Gambiya |
| Region of the Gambia (en) | Greater Banjul Area (en) |
| Birni | Banjul |
| Coordinates | 13°27′22″N 16°34′28″W / 13.45617°N 16.57444°W |
![]() | |
| History and use | |
| Amfani | Fadar Gwamnati |
|
| |
Fadar gwamnati ita ce wurin zama na shugaban ƙasar Gambia. An gina ta ne a zamanin mulkin mallaka kuma gidan gwamnan Birtaniya ne na Gambiya. Daga nan kuma aka fi sanin ta da Gidan Gwamnati, ta zama gidan Gwamnan Gambiya daga shekarun 1965 zuwa 1970, lokacin da Gambia ta zama jamhuriya tare da Sir Dawda Jawara a matsayin shugaban Gambia na farko.
A cewar tsohon shugaban ƙasar Yahya Jammeh na karya, Birtaniya ba ta gina gidan gwamnati ba.[1]

Duba kuma
[gyara sashe | gyara masomin]- Gidajen Gwamnatin Afirka
- Gidajen Gwamnati na Daular Burtaniya
- Gwamnonin Gambiya
