Hadiza Sabuwa Balarabe
|
| |||
2015 - | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | Sanga, 26 ga Augusta, 1966 (59 shekaru) | ||
| ƙasa |
Najeriya Najeriya | ||
| Harshen uwa | Hausa | ||
| Ƴan uwa | |||
| Mahaifi | Abubakar | ||
| Karatu | |||
| Makaranta |
Jami'ar Maiduguri Jami'ar Ahmadu Bello | ||
| Matakin karatu |
Bachelor of Medicine, Bachelor of Surgery (en) | ||
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya Hausa Kagoro | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a |
ɗan siyasa, spaceship's surgeon (en) | ||
| Employers | Jihar Kaduna | ||
| Imani | |||
| Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress | ||


Hadiza Sabuwa Balarabe Yar'Najeriya ce, kuma yar'siyasa, wanda aka zaba tazama mataimakiyar gwamnan Jihar Kaduna, Najeriya. An kuma zaɓe ta tareda da gwamna maici wato Nasir Ahmad el-Rufai a watan February shekara ta dubu biyu da Sha Tara 2019, karkashin jam'iyar APC.[1][2][3][4]
A ranar 15 ga Oktoba, 2019, a matsayinta na mataimakiya gwamna, ta gabatar da kasafin kudin sabuwar shekara ta 2020 na gwamnatin jihar Kaduna a gaban majalisar dokokin jihar Kaduna, inda ta zama mace ta farko da ta taba yin hakan a Arewacin Najeriya.[5][6]
A shekarar 2022, ta yi burin tsayawa takarar gwamna a zaben 2023 amma ta janye, aka zabe ta a matsayin mataimakiyar dan takarar jam’iyyar APC, Sanata Uba Sani.[7][8][9]
A watan Maris na 2023, an sake zabar ta a matsayin mataimakiyar gwamna.
Tarihin Rayuwa
[gyara sashe | gyara masomin]Balarabe haifaffiyar gidan Alhaji Abubakar Balarabe ne a karamar hukumar Sanga ta jihar Kaduna. Ta halarci makarantar ‘yan mata ta Soba don yin karatun sakandare, sannan ta samu admission a babbar Jami’ar Maiduguri inda ta yi karatun likitanci sannan ta kammala MBBS a 1986.[10]
Farkon Rayuwa da Ilimi
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Hadiza Balarabe a cikin iyalin Alhaji Abubakar Balarabe da ke yankin karamar hukumar Sanga na Jihar Kaduna . Ta halarci Makarantar Firamare ta Duniyar, Kagoro, Jihar Kaduna a 1977 inda ta sami takardar shaidar barin makaranta ta farko.
Ta ci gaba da Makarantar Sakandare ta 'yan mata ta Gwamnati a Soba, yanzu da aka sani da Makarantar Kimiyya ta 'yan Mata ta Gwamnati ta Soba don karatun sakandare kuma ta sami Babban Takardar shaidar Ilimi (GCE) a 1982, [11] Daga nan sai ta shiga cikin babbar Jami'ar Maiduguri don karatun likita kuma ta kammala karatun MBBS a 1986. [12] Ita Musulmi ce.
An haifi Hadiza Balarabe a cikin iyalin Alhaji Abubakar Balarabe da ke yankin karamar hukumar Sanga na Jihar Kaduna . Ta halarci Makarantar Firamare ta Duniyar, Kagoro,A Jihar Kaduna a shekarar alif 1977 inda ta sami takardar shaidar barin makaranta ta farko.
Ta ci gaba da Makarantar Sakandare ta 'yan mata ta Gwamnati a Soba, yanzu da aka sani da Makarantar Kimiyya ta 'yan Mata ta Gwamnati ta Soba don karatun sakandare kuma ta sami Babban Takardar shaidar Ilimi (GCE) a shekarar alif 1982, [11] Daga nan sai ta shiga cikin babbar Jami'ar Maiduguri don karatun likita kuma ta kammala karatun MBBS a shekarar alif 1986. [13] Ita Musulmi ce.
An haifi Hadiza Balarabe a cikin iyalin Alhaji Abubakar Balarabe da ke yankin karamar hukumar Sanga na Jihar Kaduna . Ta halarci Makarantar Firamare ta Duniyar, Kagoro,A Jihar Kaduna a shekarar alif 1977 inda ta sami takardar shaidar barin makaranta ta farko.
Ta ci gaba da Makarantar Sakandare ta 'yan mata ta Gwamnati a Soba, yanzu da aka sani da Makarantar Kimiyya ta 'yan Mata ta Gwamnati ta Soba don karatun sakandare kuma ta sami Babban Takardar shaidar Ilimi (GCE) a shekarar alif 1982, [11] Daga nan sai ta shiga cikin babbar Jami'ar Maiduguri don karatun likita kuma ta kammala karatun MBBS a shekarar alif 1986. [14] Ita Musulmi ce.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "2019, Which way Southern Kaduna?" Blueprint Retrieved 28 February, 2019.
- ↑ Aza MSUE. "Duputy Governor-elect Hadiza Balarabe Chairs Transition Committee 2019"[permanent dead link] Leadership_(newspaper) Kaduna State. Retrieved 12 March 2019
- ↑ https://ng.opera.news/tags/aGFkaXphLXNhYnV3YS1iYWxhcmFiZS1oYWRpemE=[permanent dead link]
- ↑ https://ng.opera.news/ng/en/politics/8af9b04b39cc9349e72837ad0d937d03[permanent dead link]
- ↑ https://www.premiumtimesng.com/features-and-interviews/357818-for-the-record-full-speech-by-kaduna-acting-governor-on-presentation-of-2020-budget.html
- ↑ https://dailypost.ng/2020/04/23/kaduna-deputy-governor-hadiza-balarabe-warns-public-against-internet-scammers/
- ↑ https://www.thecable.ng/kaduna-guber-uba-sani-announces-hadiza-balarabe-deputy-governor-as-running-mate
- ↑ https://www.blueprint.ng/the-making-of-nigerias-first-female-governor/
- ↑ https://newswirengr.com/2022/04/07/top-5-influential-female-politicians-in-nigeria-you-may-not-know/
- ↑ https://web.archive.org/web/20210110014236/https://kdsg.gov.ng/deputy-governor/ daga asali https://kdsg.gov.ng/deputy-governor/
- 1 2 3 "Ngozi Odu, Hadiza Balarabe, Patricia Obila and oda women wey be Deputy govnors for Nigeria". BBC News Pidgin. 2023-06-07. Retrieved 2024-06-20.
- ↑ "Deputy Governor – Kaduna State Government" (in Turanci). Archived from the original on 10 January 2021. Retrieved 15 January 2021.
- ↑ "Deputy Governor – Kaduna State Government" (in Turanci). Archived from the original on 10 January 2021. Retrieved 15 January 2021.
- ↑ "Deputy Governor – Kaduna State Government" (in Turanci). Archived from the original on 10 January 2021. Retrieved 15 January 2021.
- All articles with dead external links
- Articles with dead external links from October 2022
- Articles with invalid date parameter in template
- Articles with permanently dead external links
- Articles with dead external links from March 2024
- CS1 Turanci-language sources (en)
- Stubs
- Rayayyun mutane
- Hausawa
- Yan siyasa