Jump to content

Hadiza Sabuwa Balarabe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Hadiza Sabuwa Balarabe
Deputy Governor of Kaduna State (en) Fassara

2015 -
Rayuwa
Haihuwa Sanga, 26 ga Augusta, 1966 (59 shekaru)
ƙasa Najeriya
Najeriya
Harshen uwa Hausa
Ƴan uwa
Mahaifi Abubakar
Karatu
Makaranta Jami'ar Maiduguri
Jami'ar Ahmadu Bello
Matakin karatu Bachelor of Medicine, Bachelor of Surgery (en) Fassara
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Hausa
Kagoro
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, spaceship's surgeon (en) Fassara, Kwararre a fannin lafiya da vice-governor (en) Fassara
Employers Jihar Kaduna
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress
sabuwa bakarabe
Agwam fantswaem

Hadiza Sabuwa Balarabe Yar'Najeriya ce, kuma yar'siyasa, wanda aka zaba tazama mataimakiyar gwamnan Jihar Kaduna, Najeriya. An kuma zaɓe ta tareda da gwamna maici wato Nasir Ahmad el-Rufai a watan February shekara ta dubu biyu da Sha Tara 2019, karkashin jam'iyar APC.[1][2][3][4]

A ranar 15 ga Oktoba, 2019, a matsayinta na mataimakiya gwamna, ta gabatar da kasafin kudin sabuwar shekara ta 2020 na gwamnatin jihar Kaduna a gaban majalisar dokokin jihar Kaduna, inda ta zama mace ta farko da ta taba yin hakan a Arewacin Najeriya.[5][6]

A shekarar 2022, ta yi burin tsayawa takarar gwamna a zaben 2023 amma ta janye, aka zabe ta a matsayin mataimakiyar dan takarar jam’iyyar APC, Sanata Uba Sani.[7][8][9]

A watan Maris na 2023, an sake zabar ta a matsayin mataimakiyar gwamna.

Tarihin Rayuwa

[gyara sashe | gyara masomin]

Balarabe haifaffiyar gidan Alhaji Abubakar Balarabe ne a karamar hukumar Sanga ta jihar Kaduna. Ta halarci makarantar ‘yan mata ta Soba don yin karatun sakandare, sannan ta samu admission a babbar Jami’ar Maiduguri inda ta yi karatun likitanci sannan ta kammala MBBS a 1986.[10]

Farkon Rayuwa da Ilimi

[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Hadiza Balarabe a cikin iyalin Alhaji Abubakar Balarabe da ke yankin karamar hukumar Sanga na Jihar Kaduna . Ta halarci Makarantar Firamare ta Duniyar, Kagoro, Jihar Kaduna a 1977 inda ta sami takardar shaidar barin makaranta ta farko.

Ta ci gaba da Makarantar Sakandare ta 'yan mata ta Gwamnati a Soba, yanzu da aka sani da Makarantar Kimiyya ta 'yan Mata ta Gwamnati ta Soba don karatun sakandare kuma ta sami Babban Takardar shaidar Ilimi (GCE) a 1982, [11] Daga nan sai ta shiga cikin babbar Jami'ar Maiduguri don karatun likita kuma ta kammala karatun MBBS a 1986. [12] Ita Musulmi ce.


An haifi Hadiza Balarabe a cikin iyalin Alhaji Abubakar Balarabe da ke yankin karamar hukumar Sanga na Jihar Kaduna . Ta halarci Makarantar Firamare ta Duniyar, Kagoro,A Jihar Kaduna a shekarar alif 1977 inda ta sami takardar shaidar barin makaranta ta farko.

Ta ci gaba da Makarantar Sakandare ta 'yan mata ta Gwamnati a Soba, yanzu da aka sani da Makarantar Kimiyya ta 'yan Mata ta Gwamnati ta Soba don karatun sakandare kuma ta sami Babban Takardar shaidar Ilimi (GCE) a shekarar alif 1982, [11] Daga nan sai ta shiga cikin babbar Jami'ar Maiduguri don karatun likita kuma ta kammala karatun MBBS a shekarar alif 1986. [13] Ita Musulmi ce.


An haifi Hadiza Balarabe a cikin iyalin Alhaji Abubakar Balarabe da ke yankin karamar hukumar Sanga na Jihar Kaduna . Ta halarci Makarantar Firamare ta Duniyar, Kagoro,A Jihar Kaduna a shekarar alif 1977 inda ta sami takardar shaidar barin makaranta ta farko.

Ta ci gaba da Makarantar Sakandare ta 'yan mata ta Gwamnati a Soba, yanzu da aka sani da Makarantar Kimiyya ta 'yan Mata ta Gwamnati ta Soba don karatun sakandare kuma ta sami Babban Takardar shaidar Ilimi (GCE) a shekarar alif 1982, [11] Daga nan sai ta shiga cikin babbar Jami'ar Maiduguri don karatun likita kuma ta kammala karatun MBBS a shekarar alif 1986. [14] Ita Musulmi ce.

  1. "2019, Which way Southern Kaduna?" Blueprint Retrieved 28 February, 2019.
  2. Aza MSUE. "Duputy Governor-elect Hadiza Balarabe Chairs Transition Committee 2019"[permanent dead link] Leadership_(newspaper) Kaduna State. Retrieved 12 March 2019
  3. https://ng.opera.news/tags/aGFkaXphLXNhYnV3YS1iYWxhcmFiZS1oYWRpemE=[permanent dead link]
  4. https://ng.opera.news/ng/en/politics/8af9b04b39cc9349e72837ad0d937d03[permanent dead link]
  5. https://www.premiumtimesng.com/features-and-interviews/357818-for-the-record-full-speech-by-kaduna-acting-governor-on-presentation-of-2020-budget.html
  6. https://dailypost.ng/2020/04/23/kaduna-deputy-governor-hadiza-balarabe-warns-public-against-internet-scammers/
  7. https://www.thecable.ng/kaduna-guber-uba-sani-announces-hadiza-balarabe-deputy-governor-as-running-mate
  8. https://www.blueprint.ng/the-making-of-nigerias-first-female-governor/
  9. https://newswirengr.com/2022/04/07/top-5-influential-female-politicians-in-nigeria-you-may-not-know/
  10. https://web.archive.org/web/20210110014236/https://kdsg.gov.ng/deputy-governor/ daga asali https://kdsg.gov.ng/deputy-governor/
  11. 1 2 3 "Ngozi Odu, Hadiza Balarabe, Patricia Obila and oda women wey be Deputy govnors for Nigeria". BBC News Pidgin. 2023-06-07. Retrieved 2024-06-20.
  12. "Deputy Governor – Kaduna State Government" (in Turanci). Archived from the original on 10 January 2021. Retrieved 15 January 2021.
  13. "Deputy Governor – Kaduna State Government" (in Turanci). Archived from the original on 10 January 2021. Retrieved 15 January 2021.
  14. "Deputy Governor – Kaduna State Government" (in Turanci). Archived from the original on 10 January 2021. Retrieved 15 January 2021.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.