Jump to content

Hakeem Jamiu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Hakeem Jamiu ya kasance ɗan siyasar ƙasar Najeriya ne. A yanzu haka ya zama ɗan majalisar wakilin Jiha ne mai wakiltar mazaɓar Irepodun/Ifelodun II a majalisar dokokin jihar Ekiti. [1] [2] [3]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


  1. Shibayan, Dyepkazah (2022-05-28). "Jamiu, Ekiti deputy speaker, wins APC house of assembly ticket". TheCable (in Turanci). Retrieved 2024-12-27.
  2. "APC members oppose Ekiti Deputy Speaker's second term bid" (in Turanci). Retrieved 2024-12-27.
  3. Ado-Ekiti, Rasaq Ibrahim (2024-04-05). "Ekiti lawmaker empowers 153 farmers with inputs". The Nation Newspaper (in Turanci). Retrieved 2024-12-27.