Jump to content

Hargun Das Ahuja

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Hargun Das Ahuja
Rayuwa
Haihuwa Larkana (en) Fassara, 1 ga Maris, 1970 (55 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Muttahida Qaumi Movement – London (en) Fassara

Hargun Das Ahuja ɗan siyasan Pakistan ne wanda ya kasance memba na Majalisar lardin Sindh, daga Mayun shekarar 2016 zuwa Mayu 2018.

Rayuwar farko da ilimi

[gyara sashe | gyara masomin]

An haife shi a ranar 1 ga Maris ɗin shekarar 1970 a Larkana .[1]

Ya yi karatun Arts a Jami'ar Shah Abdul Latif . [1]

Sana'ar siyasa

[gyara sashe | gyara masomin]

An zaɓe shi a Majalisar Lardin Sindh a matsayin ɗan takarar Muttahida Qaumi Movement a kan kujerar da aka keɓe don tsiraru a watan Mayun shekarar 2016.

  1. 1.0 1.1 "Welcome to the Website of Provincial Assembly of Sindh". www.pas.gov.pk. Archived from the original on 6 June 2017. Retrieved 27 January 2018. Cite error: Invalid <ref> tag; name "pas/2013" defined multiple times with different content