Henry Dickson

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Henry Dickson
Gwamnan Jihar Bayelsa

14 ga Faburairu, 2012 - 14 ga Faburairu, 2020
Nestor Binabo - Douye Diri
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

ga Yuni, 2011 -
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya


District: Bayelsa West
Rayuwa
Haihuwa Toru-Orua (en) Fassara, 28 ga Janairu, 1966 (58 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƙabila Mutanen Ijaw
Harshen uwa Harshen Ijaw
Karatu
Makaranta Jami'ar jihar Riba s
Harsuna Turanci
Harshen Ijaw
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Seriake Henry Dickson (an haife shi a 28 January 1966) Dan Nijeriya kuma Dan'siyasa. Yazama zababben gwamna a Jihar Bayelsa dake kudu maso kudancin Nijeriya a 14 ga watan February 2012. Yakasance dan'majalisar wakilai tun daga 2007 had zuwa 2012.[1][2][3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Profile of Hon Henry Seriake Dickson, about him, his work and family". 24hrsNigeria.com. 2011-11-24. Archived from the original on 2012-04-13. Retrieved 2012-02-14. Unknown parameter |deadurl= ignored (|url-status= suggested) (help)
  2. "Nigeria ruling party wins in president's home state". Reuters. 202-02-12. Archived from the original on 2019-12-15. Retrieved 2012-02-14. Check date values in: |date= (help)
  3. "Dickson declares free education". Daily Times Nigeria. 202-02-14. Archived from the original on 2012-07-11. Retrieved 2012-02-15. Check date values in: |date= (help)