Jump to content

Hilary Denise Arko-Dadzie

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Hilary Denise Arko-Dadzie
Rayuwa
ƙasa Ghana
Karatu
Makaranta Kwame Nkrumah University of Science and Technology
University of East London (en) Fassara
Matakin karatu Digiri
MBA (mul) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan kasuwa
Employers African Regional Intellectual Property Organization (en) Fassara

Hilary Denise Arko-Dadzie ƙwararriya ce ta IT kuma masaniyar dabarun kasuwanci. Ita ce mace ta farko da aka naɗa a matsayin ma'aikaciyar gudanarwar hukumar kula da kadarorin yankin Afirka (ARIPO) da ke Harare, Zimbabwe. Haka kuma ita ce mace ta farko da aka naɗa a matsayin mambobi biyar na kwamitin zartarwa na ARIPO. [1] [2] [3] [4]

Arko-Dadzie ta halarci Jami'ar Kimiyya da Fasaha ta Kwame Nkrumah, inda ta sami digiri na farko a fannin Kimiyyar na'ura mai kwakwalwa. Ta yi MBA a General Management daga Jami'ar Gabashin London a Burtaniya, da kuma takaddun shaida na IT da Gudanarwa daga Cisco, da Jami'ar George Washington. [1] [2] [3] [4]

A halin yanzu Arko-Dadzie ita ce mace ta farko da ta zama shugabar aiyuka na kamfani na kungiyar kula da kadarorin yankin Afirka kuma mace ta farko da aka naɗa a matsayin mambobi biyar na kwamitin zartarwa na ARIPO. Kafin naɗin nata, ta yi aiki da Airtel, inda ta yi aiki a matsayin darakta na TowerCo na Airtel Ghana a yanzu Airtel Tigo da kuma mukaddashiyar shugabar Airtel Saliyo. Lokacin da ta shiga Airtel Ghana a shekarar 2009 a matsayin manajar ayyuka, ta kasance mai kula da manyan ayyuka kamar shigar da 3.75 G na Airtel Ghana, Mobile Number Portability da ƙirƙira da ƙaddamar da Airtel Premier. [1] [2] [3] [4]

Kyautattuka

[gyara sashe | gyara masomin]
  • Ta sami lambar yabo don aikinta daga kungiyar mata ta Excel a Zimbabwe [5] [6] [4]
  1. 1.0 1.1 1.2 "Ghana's international business leader Hilary Arko-Dadzie honoured". Citinewsroom - Comprehensive News in Ghana (in Turanci). 2018-05-26. Retrieved 2019-11-03. Cite error: Invalid <ref> tag; name ":0" defined multiple times with different content
  2. 2.0 2.1 2.2 "Ghanaian business woman becomes first ARIPO executive member". www.pulse.com.gh (in Turanci). 2017-06-22. Retrieved 2019-11-03. Cite error: Invalid <ref> tag; name ":1" defined multiple times with different content
  3. 3.0 3.1 3.2 "Hilary Arko–Dadzie recognized for shinning the light for women in Zimbabwe". www.ghanaweb.com (in Turanci). Retrieved 2019-11-03. Cite error: Invalid <ref> tag; name ":2" defined multiple times with different content
  4. 4.0 4.1 4.2 4.3 "Ghana's Hilary Arko–Dadzie Recognised For Shinning The Light For Women In Zimbabwe". Modern Ghana (in Turanci). Retrieved 2019-11-03. Cite error: Invalid <ref> tag; name ":3" defined multiple times with different content
  5. "Ghana's Hilary Arko-Dadzie Shines in Zimbabwe, Receives Prestigious Award". African Eye Report (in Turanci). 2018-05-24. Retrieved 2019-11-03.
  6. Davis, Eugene. "Hilary Arko-Dadzie recognised in Zimbabwe …for shining the light for women | Business & Financial Times Online" (in Turanci). Archived from the original on 2019-11-03. Retrieved 2019-11-03.