Hukumar Wasan Kwallon Tennis ta Najeriya
Appearance
| Bayanai | |
|---|---|
| Iri |
sports governing body (en) |
Ƙungiyar Tennis ta Najeriya (NTTF) ita ce hukumar da ke da alhakin ci gaba da inganta wasan tennis a faɗin Najeriya. Kungiyar na kula da shirya da gudanar da ƙungiyar wasan tennis ta ƙasa don gasa ta cikin gida da ta duniya ma. NTTF ta amince da ita ta Ƙungiyar Tennis ta Duniya (ITTF). Shugaban NTTF na yanzu shine Ishaku Tikon. [1] [2][3]
Tarihi
[gyara sashe | gyara masomin]Jack W. Farnsworth ne ya kafa ƙungiyar wasan tennis ta Najeriya a shekarar 1951. Hedkwatarta na a Jihar Legas.[4]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "History – NTTF" (in Turanci). Retrieved 2025-02-08.
- ↑ "Nigeria Table Tennis Federation (NTTF)". tabletennis.sitesng.com. Retrieved 2025-02-08.
- ↑ Alabidun (2024-12-13). "ITTF Announces New Nominations Committee, Appoints Nigerian President Tikon Ishaku — IntercontinentalNews247" (in Turanci). Retrieved 2025-02-10.
- ↑ "History – NTTF" (in Turanci). Retrieved 2025-02-08.