Hussaini Muhammad Jallo
Appearance
![]() | |
---|---|
Rayuwa | |
Sana'a |
Jallo Hussaini Mohammed ɗan siyasan Najeriya ne. A yanzu haka ya zama ɗan majalisar tarayya mai wakiltar mazaɓar Igabi ta jihar Kaduna a majalisar wakilai ta ƙasa ta 10. [1] [2]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Silas, Don (2023-02-28). "Election result: PDP's Muhammad-Jallo wins Igabi Federal Constituency in Kaduna". Daily Post Nigeria (in Turanci). Retrieved 2025-01-08.
- ↑ Jeremiah, Urowayino (2024-02-04). "Kaduna Re run: Rep Jallo charges Police to fish out killer of supporter". Vanguard News (in Turanci). Retrieved 2025-01-08.