Hussaini Danko

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
(an turo daga Hussaini danko)

Hussaini Danko Hussaini Abubakar Danko Mawakin Hausa ne na Najeriya, marubuci kuma mawaki, an haife shi ne a ranar 18 ga Afrilu a jihar Yobe ta Najeriya, hussaini Abubakar danko wanda aka fi sani da husaini danko, daya ne daga cikin hazikan mawakan hausa da suka yi tasiri a harkar waka. Arewacin Najeriya. Hussaini danko ya yi makarantar firamare da sakandire a jihar yobe, danko bai shiga makarantar sakandire ba, saboda wasu dalilai na kansa, amma wata rana zai iya komawa makaranta domin ya ci gaba da karatu.[1]

Sana'ar waka[gyara sashe | gyara masomin]

Nasarorin daya samua yayi[gyara sashe | gyara masomin]

Wakokin d[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://manuniya.com/2022/12/09/cikakken-tarihin-hussaini-danko/