Ibrahim M. Ida

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ibrahim M. Ida
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011
Umar Ibrahim Tsauri - Ahmed Sani Stores
District: Katsina Central
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

29 Mayu 2007 - Mayu 2011
District: Katsina Central
Rayuwa
Haihuwa Jihar Katsina, 15 ga Janairu, 1949 (75 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Ibrahim M. Ida (an haife shi a 15 ga Janairun shekarar 1949) an zaɓe shi a matsayin Sanata mai wakiltar mazaɓar Katsina ta Tsakiya ta Jihar Katsina, Nijeriya, inda ya fara aiki a ranar 29 ga Mayu shekarata 2007. Shi memba ne na jam`iyyar All Progressives Congress . [1]

Ida ya sami AIB, London (1977), MSc a harkokin Banki da Tattali, Jami'ar Ibadan a shekarar (1983) da LLB, BL, Jami'ar Abuja (2003). Kafin a zaɓe shi a Majalisar Dattawa ya riƙe muƙamin Kwamishinan Kuɗi, na Jihar Katsina da kuma Sakatare na din-din-din na Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya. Bayan an zabe shi, an naɗa shi kwamitoci kan Dokoki da Kasuwanci, Hukumar Zaɓe ta Ƙasa mai zaman kanta, Ktudi da Tsaro & Sojoji. [1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]