Jump to content

Idris Muhammad Gobir

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Idris Muhammad Gobir ɗan siyasan Najeriya ne wanda ya yi aiki a matsayin mataimakin gwamnan jihar Sokoto tun zaben 2023. [1] An zabe shi mataimakin gwamna tare da gwamna Dr [[Ahmad Aliyu a lokacin zaben 2023 . [2][3][4]

  1. Salman, Animashaun (2022-07-13). "Ex-minister's aide emerges Sokoto APC deputy gov candidate". Punch Newspapers (in Turanci). Retrieved 2025-11-11.
  2. "Aliyu Inaugurates SON Office in Sokoto as Organisation Vows to Sustain Clampdown on Manufacturers of Substandard Products – THISDAYLIVE" (in Turanci). Retrieved 2025-11-11.
  3. Nwafor (2025-11-06). "Gov Aliyu reaffirms alliance with FG, SON to drive industrial revolution in Sokoto". Vanguard News (in Turanci). Retrieved 2025-11-11.
  4. Salman, Animashaun (2024-01-03). "Two die in Sokoto deputy gov's convoy accident". Punch Newspapers (in Turanci). Retrieved 2025-11-11.