Jami'ar Sule Lamido

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Jami'ar Sule Lamido
educational institution (en) Fassara
Bayanai
Farawa 2013
Suna saboda Sule Lamiɗo
Ƙasa Najeriya
Mamba na Ƙungiyar Jami'in Afrika
Shafin yanar gizo slu.edu.ng
Wuri
Map
 11°58′56″N 8°29′48″E / 11.982099°N 8.496572°E / 11.982099; 8.496572
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Jigawa
Ƙaramar hukuma a NijeriyaKafin Hausa

Jami'ar Sule Lamido jami'a ce ta gwamnati wacce ke a Kafin Hausa, Jihar Jigawa, Najeriya. An kafa ta ne 13 ga watan Mayu 2013, wanda Hukumar Jami'o'in Ƙasa ta ba da lasisi a watan Yulin 2013 a matsayin Jami'ar Jihar Jigawa, kuma an fara ayyukan ilimi a watan Satumba na 2014. A watan Disambar 2014 wani kudiri da Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta fitar ya sauya suna zuwa Jami'ar.[1][2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Historical Background". slu.edu.ng. Sule Lamido University. Archived from the original on 28 January 2022. Retrieved 9 October 2017.
  2. "State Universities". nuc.edu.ng. National Universities Commission. Retrieved 9 October 2017.

Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]