Jami'ar Taraya dake Dutsinma

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Jami'ar Taraya dake Dutsinma

Bayanai
Suna a hukumance
Federal University Dutsin-Ma
Iri jami'a
Ƙasa Najeriya
Harshen amfani Turanci
Mulki
Hedkwata Jihar Katsina
Tarihi
Ƙirƙira 2011
fudutsinma.edu.ng

Jami’ar Tarayya dake a karamar hukumar Dutsinma wadda ake kira da Federal University Dutsinma tana cikin karamar hukumar Dutsin-ma ta jihar Katsina, wacce ke a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya, da iyaka da Jamhuriyar Nijar, Kaduna, Kano,da kuma jihar Jigawa.

Jami'ar an kafatane lokacin Good luck Jonathan yana shuga ban kasar Najeriya aka budeta a watan Fabrairun 2011, lokacin da Ibrahim Shehu Shema yana gwanma jihar katsina, Inda Shugaban kasar lokacin da Gwanma suka budeta.

[1]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2020-05-24. Retrieved 2019-09-11.