Jamilu Collins

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Jamilu Collins
Rayuwa
Haihuwa Kaduna, 5 ga Augusta, 1994 (29 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Cardiff City F.C. (en) Fassara-
  Ƙungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya-
  SC Paderborn 07 (en) Fassara-
  HNK Rijeka (en) Fassara2012-
NK Pomorac Kostrena (en) Fassara2013-2014290
HNK Rijeka Reserves and Academy (en) Fassara2014-2015240
NK Krka (en) Fassara2015-2015130
HNK Šibenik (en) Fassara2016-
 
Muƙami ko ƙwarewa fullback (en) Fassara
Lamban wasa 17
Nauyi 69 kg

Jamilu Collins (an haife shi ranar 5 ga watan Agusta, 1994). shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijeriya. Ya buga wasan ƙwallo ma Ƙungiyar ƙwallon ƙasar Nijeriya daga shekarar 2018.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]