Jane Naana Opoku-Agyemang
Appearance
![]() | |||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
![]() | |||||||||
7 ga Janairu, 2025 - ← Mahamudu Bawumia
ga Faburairu, 2013 - 6 ga Janairu, 2017 ← Lee Ocran (en) ![]()
2008 - 2012
1991 - 1993 | |||||||||
Rayuwa | |||||||||
Haihuwa | Cape Coast, 22 Nuwamba, 1951 (73 shekaru) | ||||||||
ƙasa | Ghana | ||||||||
Harshen uwa |
Fante (en) ![]() | ||||||||
Karatu | |||||||||
Makaranta |
York University (en) ![]() Wesley Girls' Senior High School University of Cape Coast Bachelor of Education (en) ![]() ![]() Aburi Girls' Senior High School | ||||||||
Matakin karatu |
Bachelor of Education (en) ![]() master's degree (en) ![]() doctorate (en) ![]() | ||||||||
Harsuna |
Turanci Yaren Akan | ||||||||
Sana'a | |||||||||
Sana'a | Farfesa da ɗan siyasa | ||||||||
Wurin aiki | University of Cape Coast | ||||||||
Kyaututtuka | |||||||||
Imani | |||||||||
Addini |
Methodism (en) ![]() | ||||||||
Jam'iyar siyasa |
National Democratic Congress (en) ![]() |
Jane Naana Opoku-Agyemang (An haife ta ranar 22 ga watan Nuwamba shekara ta 1951)[1] [2] ƴar Ghana ce kuma 'yar siyasa wacce a halin yanzu take aiki a matsayin mataimakiyar shugaban Ghana ta takwas a karkashin Shugaba John Mahama tun daga ranar 7 ga watan Janairun shekara ta 2025. Ta taba aiki a matsayin Ministan Ilimi daga Fabrairu 2013 zuwa Janairu 2017 a karkashin gwamnatin farko ta Shugaba Mahama . Ita farfesa ce a fannin adabi, kuma ta yi aiki a matsayin mataimakiyar shugabar jami'ar jihar a Ghana lokacin da ta zama mataimakiyar shugaban Jami'ar Cape Coast . Ta yi aiki a matsayin Shugabar Jami'ar Mata a Afirka a Zimbabwe har zuwa lokacin da ta yi murabus a watan Agustan 2024.