Josephine Johnson Genzabuke
Appearance
29 Oktoba 2015 -
2005 - 2010 | |||||
| Rayuwa | |||||
| Haihuwa | 9 Satumba 1961 (64 shekaru) | ||||
| ƙasa | Tanzaniya | ||||
| Harshen uwa | Harshen Swahili | ||||
| Karatu | |||||
| Harsuna |
Turanci Harshen Swahili | ||||
| Sana'a | |||||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||||
An haifi Josephine Johnson Genzabuke a ranar 9 ga watan Satumba, 1961, 'yar majalisa ce a majalisar dokokin ƙasar Tanzaniya. [1] [2]
Ilimi
[gyara sashe | gyara masomin]Ta samu takardar shedar karatu daga Kwalejin Horar da Malamai ta Mwibuye. [3] [2]
A lokacin da take ƙaramar ta halarci makarantar firamare ta Muganza don karatun ta na asali. [2]
Sana'a
[gyara sashe | gyara masomin]Daga shekarun 1981 zuwa 1993 ta kasance malama a ƙarƙashin ma'aikatar ilimi. [2] Ta samu matsayi da dama a siyasance. [4] [2] A cikin shekarar 2008 ita ce shugabar yankin Kigoma-UWT. A shekarar 2003 ta yi aiki a matsayin UWT- Babban Taro. Tsakanin shekarun 2010 zuwa 2012 ta kasance mamba a kwamitin kuɗi da tattalin arziki na majalisar. [5] [2]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Parliament of Tanzania Website". Archived from the original on 2006-11-24. Retrieved 2016-09-09.CS1 maint: BOT: original-url status unknown (link)
- ↑ 2.0 2.1 2.2 2.3 2.4 2.5 "Parliament of Tanzania". www.parliament.go.tz. Archived from the original on 2024-01-16. Retrieved 2024-01-16.
- ↑ "Parliament of Tanzania Website". Archived from the original on 2006-11-24. Retrieved 2016-09-09.CS1 maint: BOT: original-url status unknown (link)
- ↑ "Parliament of Tanzania Website". Archived from the original on 2006-11-24. Retrieved 2016-09-09.CS1 maint: BOT: original-url status unknown (link)
- ↑ "Parliament of Tanzania Website". Archived from the original on 2006-11-24. Retrieved 2016-09-09.CS1 maint: BOT: original-url status unknown (link)