Jump to content

Justin Marie Bomboko

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Justin Marie Bomboko
Prime Minister of the Democratic Republic of the Congo (en) Fassara

14 Satumba 1960 - 9 ga Faburairu, 1961
Joseph Iléo (en) Fassara - Joseph Iléo (en) Fassara
Minister of Foreign Affairs (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa Belgian Congo da Bolomba (en) Fassara, 22 Satumba 1928
ƙasa Jamhuriyar dimokuradiyya Kwango
Mutuwa Brussels, 10 ga Afirilu, 2014
Yanayin mutuwa Sababi na ainihi (cuta)
Karatu
Makaranta Free University of Brussels (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, Mai wanzar da zaman lafiya da minista
Imani
Jam'iyar siyasa independent politician (en) Fassara
Bomboko a cikin Satumba 1960
Justin Marie Bomboko
Justin Marie Bomboko

Justin Marie Bomboko (1928 10 Afrilu 2014) ma'aikacin gwamnatin Kwango ne . Ya kasance Ministan Harkokin Wajen Congo. Ya zama minista a shekarar 1960. Ana kiransa sau da yawa "Uban 'Yanci" ga Kwango.

Justin Marie Bomboko a gefe

Bomboko ya mutu ne daga doguwar rashin lafiya a Brussels, Belgium, yana da shekara 86.[1]

Sauran yanar gizo

[gyara sashe | gyara masomin]

Media related to Justin Marie Bomboko at Wikimedia Commons</img>

  1. "RDC: décès d'un père de l'indépendance, Justin Bomboko". Lesoir.be. Retrieved 14 April 2014. (in French)