Justin Marie Bomboko

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Justin Marie Bomboko
Prime Minister of the Democratic Republic of the Congo (en) Fassara


Minister of Foreign Affairs (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa Belgian Congo (en) Fassara, 22 Satumba 1928
ƙasa Jamhuriyar dimokuradiyya Kwango
Mutuwa Brussels metropolitan area (en) Fassara, 10 ga Afirilu, 2014
Yanayin mutuwa  (cuta)
Karatu
Makaranta Free University of Brussels (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da Mai wanzar da zaman lafiya
Imani
Jam'iyar siyasa independent politician (en) Fassara
Bomboko a cikin Satumba 1960

Justin Marie Bomboko (1928 – 10 Afrilu 2014) ma'aikacin gwamnatin Kwango ne . Ya kasance Ministan Harkokin Wajen Congo. Ya zama minista a shekarar 1960. Ana kiransa sau da yawa "Uban 'Yanci" ga Kwango.

Justin Marie Bomboko a gefe

Bomboko ya mutu ne daga doguwar rashin lafiya a Brussels, Belgium, yana da shekara 86.[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Sauran yanar gizo[gyara sashe | gyara masomin]

Media related to Justin Marie Bomboko at Wikimedia Commons</img>

  1. "RDC: décès d'un père de l'indépendance, Justin Bomboko". Lesoir.be. Retrieved 14 April 2014. (in French)