Kabiru Sokoto

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kabiru Sokoto
Rayuwa
Sana'a
Sana'a mawaƙi

Kabiru Umar Abubakar Dikko wanda aka fi sani da sobriquet Kabiru Sokoto[1] wanda aka yankewa[2] hukunci ɗan ta'addar Najeriya[3] ne kuma ɗan ƙungiyar ta'addancin Musulunci ta Najeriya,[4] Boko Haram.[5][6]

Tarihi[gyara sashe | gyara masomin]

An haife shi ne a Arewacin Najeriya wanda galibin Hausawa ne da ƙabilar Fulani. Shi ne ya jagoranci harin bam a cocin St Theresa Roman Catholic a ranar 25 ga watan Disamba shekarar 2011 a ranar Kirsimeti a garin Madalla da ke jihar Neja wanda ya yi sanadiyar mutuwar kiristoci 37.[7] An kama Sokoto, aka gudu daga gidan kaso washegari kuma[8][9][10][11] an sake kama shi bayan wata guda.[12] A ranar 21 ga Disamba, 2013, aka yanke wa Sokoto hukuncin daurin rai da rai.[13] A yayin shari’ar da ake yi masa, Alƙalin kotun ya ce Sokoto bai nuna nadamar abin da ya aikata ba.[14]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]