Jump to content

Kafilat Ogbara

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kafilat Ogbara
Rayuwa
Haihuwa Lagos,
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar jahar Lagos
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, ɗan kasuwa da majalisar dokoki
Wurin aiki Abuja
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Kafilat Adetola Ogbara 'yar kasuwa ce kuma 'yar siyasa a Najeriya wacce ke aiki a majalisar wakilai ta 10 da yanzu.[1][2] Ta zama ‘yar majalisar wakilai da kuri’u 45,111 inda ta doke Florence Adepegba ta jam’iyyar People’s Democratic Party wadda ta samu kuri’u 28,964 da kuma Abdulwaheed Odunuga na jam’iyyar New Nigeria wanda ya samu kuri’u 4152.[3]

  1. Editor (2022-05-27). "Ogbara Kafilat wins APC House of Rep ticket for Kosofe". The Guardian. Nigeria
  2. Adeniran, Feranmi. "NASS leadership: Reps member-elect urges APC to be gender friendly". The Nation
  3. Abeyomi, Bilesanmi (2023-02-27). "Kosofe elect first female House of Representatives member". Kosofe Post.