Jump to content

Kariman Hamza

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kariman Hamza
Rayuwa
Haihuwa Kairo, 8 ga Faburairu, 1942
ƙasa Kingdom of Egypt (en) Fassara
Republic of Egypt
United Arab Republic (en) Fassara
Misra
Mutuwa 31 Disamba 2023
Karatu
Makaranta Jami'ar Alkahira
Harsuna Larabci
Sana'a
Sana'a publicist (en) Fassara da mai gabatar wa

Kariman Hamza (8 ga Fabrairu 1942 - 31 ga Disamba 2023) ƴar jaridar Masar ce kuma mai gabatar da shirye-shiryen shirin Talabijin. Ta yi aiki a fannin shirye-shiryen addini a talabijin daga 1970 zuwa 1999. Mahaifinta shine Abdul Latif Hamza, farfesa a fannin jarida a sashen Bayanai.[1] Ita ce mai watsa shirye-shirye ta farko a gidan talabijin na Masar.[2]

Tarihin rayuwa

[gyara sashe | gyara masomin]

Hamza ta fara aiki ta hanyar gabatar da shirin yara mai taken "Alkur'ani na Ubangijinmu". Ta gabatar da shirye-shiryen talabijin sama da 1,500 a tsawon shekarun aikinta tare da malaman addinin Islama daban-daban da ta gabatar da shirye-shiryen da su,aciki har da Sheikh Yusuf Al-Qaradawi, Sheikh Muhammad Al-Ghazali, da Sheikh Muhammad Metwally Al-Shaarawi, ban da rubuta littattafai da yawa da ta yi, ciki har na: من الله, زامري, نيجار And الغابة Cid الخلق. Har ila yau, ta gabatar da wasu shirye-shiryen da yawa kamar su: الرضا والنور, بالحق أنزلنا, وبالحق نزل, .

Hamza ta rubuta kundin "الأناقة والتواضع," wanda ke nuna wasu tufafi masu kyau na mata masu rufe fuska.[3] Ta yi aiki a tashar talabijin ta Iqra kuma ta yi aikin fassarar Alkur'ani ga matasa a ƙarƙashin taken "تفسير القرآن الواضح للشباب".

  1. "تشييع جثمان الإعلامية كاريمان حمزة إلى مثواها الأخير - اليوم السابع". 1 January 2024. Archived from the original on 1 January 2024. Retrieved 26 January 2024.
  2. "وفاة كاريمان حمزة أول مذيعة محجبة في التلفزيون المصري | منوعات | الجزيرة نت". 3 January 2024. Archived from the original on 3 January 2024. Retrieved 26 January 2024.
  3. "كيف ظهر «البوركينى» فى مصر؟ - الوطن". 6 April 2023. Archived from the original on 6 April 2023. Retrieved 26 January 2024.