Jump to content

Kehinde Agboola

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kehinde Agboola
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

11 ga Yuni, 2019 - 21 ga Yuni, 2019
District: Ikole/Oye
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

6 ga Yuni, 2015 - 9 ga Yuni, 2019
District: Ikole/Oye
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yarbanci
Karatu
Harsuna Turanci
Yarbanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Kehinde Agboola ɗan siyasan Najeriya ne. Ya taba zama mamba mai wakiltar mazabar tarayya ta Ikole/Oye a majalisar wakilai. Ya fito daga jihar Ekiti. An zabe shi a matsayin dan majalisar wakilai a zaben 2015 a karkashin jam’iyyar PDP.[1][2]

  1. Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org. Retrieved 2025-01-08
  2. "Hon. Kehinde Agboola biography, net worth, age, family, contact & picture". www.manpower.com.ng. Retrieved 2025-01-08