Jump to content

Khady Hane

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Khady Hane
Rayuwa
Haihuwa Dakar, 6 Satumba 1962 (63 shekaru)
ƙasa Senegal
Karatu
Makaranta Université de Paris (mul) Fassara
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a marubuci
Khady Hane (2011)

Khady Hane (an haifeta a shekara ta 1962) marubuciya ce daga Senegal . Ta Yi Karatu a Jami'r Paris, kuma tana zaune a birnin Paris. Ita ce shugabar wata kungiya da ake kira "Black Arts and Culture" kuma ta rubuta litattafai da yawa a harshen Faransanci.[1]

  1. "Profile". www.arts.uwa.edu.au. Archived from the original on August 24, 2000.